Loading...
Language: Hausa
بِسْمِ اللَّـهِ الرَّحْمَـٰنِ الرَّحِيمِ قُلْ يَا أَيُّهَا الْكَافِرُونَ ﴿١﴾ لَا أَعْبُدُ مَا تَعْبُدُونَ ﴿٢﴾ وَلَا أَنتُمْ عَابِدُونَ مَا أَعْبُدُ ﴿٣﴾ وَلَا أَنَا عَابِدٌ مَّا عَبَدتُّمْ ﴿٤﴾ وَلَا أَنتُمْ عَابِدُونَ مَا أَعْبُدُ ﴿٥﴾ لَكُمْ دِينُكُمْ وَلِيَ دِينِ ﴿٦﴾
Bismillaahir Rahmaanir Raheem (1) Qul yaa-ayyuhal kaafiroon (2) Laaa a'budu maa t'abudoon (3) Wa laa antum 'aabidoona maaa a'bud (4) Wa laaa ana 'abidum maa 'abattum (5) Wa laa antum 'aabidoona maa a'bud (6) Lakum deenukum wa liya deen
(1) Ka ce, "Ya ku kafirai, (2) Ba na bauta wa abin da kuke bauta wa. (3) Kuma ba ku masu bauta wa abin da nake bauta wa ba ne. (4) Kuma ba ni zama mai bauta wa abin da kuka bauta wa. (5) Kuma ba ku zama masu bauta wa abin da nake bauta wa ba. (6) Gare ku addininku yake, kuma gare ni addinina yake." (Sura kafirun 109: 1-6)
Reference: Sahih (Albani). Tirmidhi: 3403