Loading...
Language: Hausa
اَللَّهُمَّ إِنَّكَ خَلَقْتَ نَفْسِي وَأَنْتَ تَوَفَّاهَا، لَكَ مَمَاتُهَا وَمَحْيَاهَا، إِنْ أَحْيَيْتَهَا فَاحْفَظْهَا، وَإِنْ أَمَتَّهَا فَاغْفِرْ لَهَا، اَللَّهُمَّ إِنِّي أَسْأَلُكَ الْعَافِيَةَ
Allaahumma 'innaka khalaqta nafsee wa 'Anta tawaffaahaa, laka mamaatuhaa wa mahyaahaa, 'in 'ahyaytahaa fa’hfadhhaa, wa 'in 'amattahaa faghfir lahaa. Allaahumma 'innee 'as'alukal-'aafiyah
Ya Allah, lallai Kai Ka halicci raina kuma Kai za Ka karɓi rayuwarsa, gare Ka rayuwarsa da mutuwarsa suke. Idan Ka raya raina to Ka tsare shi, kuma idan Ka karɓi rayuwarsa to Ka yafe masa. Ya Allah, ina roƙon Ka ba ni lafiya.
Reference: Muslim: 2712