Loading...
Language: Hausa
Fara da ƙafar hagu kuma ka ce-
بِسْمِ اللَّهِ وَالصَّلَاةُ وَالسَّلَامُ عَلَى رَسُوْلِ اللَّهِ، اَللَّهُمَّ إِنِّي أَسْأَلُكَ مِنْ فَضْلِكَ، اَللَّهُمَّ اعْصِمْنِي مِنَ الشَّيْطَانِ الرَّجِيمِ
Bismillaahi wassalaatu wassalaamu 'alaa Rasoolillaah, Allaahumma 'innee 'as'aluka min fadhlik, Allaahumma'simnee minash-Shaytaanir-rajeem.
Da sunan Allah, da aminci da albarka su tabbata ga Manzon Allah (ﷺ). Ya Allah, ina neman falalarKa, Ya Allah, ka kare ni daga Shaidan tsinanne.
Reference: Sahih (Albani). Ibn Majah: 773