Loading...
Language: Hausa
Allah (SWT) yana cewa -
إِنَّا أَنزَلْنَاهُ فِي لَيْلَةِ الْقَدْرِ ﴿١﴾ وَمَا أَدْرَاكَ مَا لَيْلَةُ الْقَدْرِ ﴿٢﴾ لَيْلَةُ الْقَدْرِ خَيْرٌ مِّنْ أَلْفِ شَهْرٍ ﴿٣﴾ تَنَزَّلُ الْمَلَائِكَةُ وَالرُّوحُ فِيهَا بِإِذْنِ رَبِّهِم مِّن كُلِّ أَمْرٍ ﴿٤﴾ سَلَامٌ هِيَ حَتَّىٰ مَطْلَعِ الْفَجْرِ ﴿٥﴾
Innaaa anzalnaahu fee Lailatil-Qadr. Wa maaa adraaka maa Lailatul-Qadr. Lailatul-Qadri khairum-min alfi shahr. Tanazzalul-malaaa'ikatu war-Roohu feehaa bi-izni Rabbihim min kulli amr. Salaamun hiya hattaa matla'il-fajr.
(1) Lallai, Mun saukar da shi (Alkur'ani) a cikin Lailatul-Qadr. (2) Kuma me zai sanar da kai menene Lailatul-Qadr? (3) Lailatul-Qadr ta fi watanni dubu alheri. (4) Mala'iku da Ruhi suna sauka a cikinta da izinin Ubangijinsu ga kowane al'amari. (5) Aminci ce ita har zuwa fitowar alfijir.
Reference: Suratul Qadr 97:1-5