Loading...
Language: Hausa
اَلْحَمْدُ لِلَّهِ الَّذِي عَافَانِيْ مِمَّا ابْتَلَاكَ بِهِ وَفَضَّلَنِيْ عَلَى كَثِيْرٍ مِمَّنْ خَلَقَ تَفْضِيْلًا
Al-hamdu lil-laahil-ladhee ‘aafaanee mim-mab-ta-laaka bihi, wa fad-dala-nee ‛alaa kathee-rin mim-man khalaqa taf-deelaa
Godiya ta tabbata ga Allah Wanda Ya tsare ni daga abin da Ya jarrabe ka da shi, kuma Ya fifita ni sosai a kan da yawa daga cikin abin da Ya halitta.
Reference: Sahih. Tirmidhi: 3431, 3432