Loading...
Language: Hausa
وَالصَّافَّاتِ صَفًّا ﴿١﴾ فَالزَّاجِرَاتِ زَجْرًا ﴿٢﴾ فَالتَّالِيَاتِ ذِكْرًا ﴿٣﴾ إِنَّ إِلَـٰهَكُمْ لَوَاحِدٌ ﴿٤﴾ رَّبُّ السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضِ وَمَا بَيْنَهُمَا وَرَبُّ الْمَشَارِقِ ﴿٥﴾ إِنَّا زَيَّنَّا السَّمَاءَ الدُّنْيَا بِزِينَةٍ الْكَوَاكِبِ ﴿٦﴾ وَحِفْظًا مِّن كُلِّ شَيْطَانٍ مَّارِدٍ ﴿٧﴾ لَّا يَسَّمَّعُونَ إِلَى الْمَلَإِ الْأَعْلَىٰ وَيُقْذَفُونَ مِن كُلِّ جَانِبٍ ﴿٨﴾ دُحُورًا ۖ وَلَهُمْ عَذَابٌ وَاصِبٌ ﴿٩﴾ إِلَّا مَنْ خَطِفَ الْخَطْفَةَ فَأَتْبَعَهُ شِهَابٌ ثَاقِبٌ ﴿١٠﴾
Wus-saaaaffafati saffaa. Faz-zaajiraati zajraa. Fat-taaliyaati zikraa. Inna Ilaahakum la-Waahid. Rabbus-samaawaati wal-ardi wa maa bainahumaa wa Rabbul-macaariq. Innaa zaiyannas-samaaa'ad-dunyaa bizeenatinil-kawaakib. Wa hifzam-min kulli shaitaanim-maarhid. Laa yassamma'oona ilal-mala'il-a'laa wa yuqzafoona min kulli jaanib. Duhooran wa lahum 'azaabun waasib. Illaa man khatifal-khatfata fa-atba'ahoo shihaabun thaaqib.
(1) Na rantse da mala'iku masu jera sahu-sahu. (2) Da masu kora (girgije ko tunkude shaiɗanu) korawa. (3) Da masu karanta ambato (Alƙur'ani). (4) Lallai abin bautawarku Guda ɗaya ne. (5) Ubangijin sammai da ƙasa da abin da ke tsakaninsu... (7) Da kuma kariya daga kowane shaiɗan marar biyayya. (8) Ba sa iya oƙarin jin (labarai) daga manyan mala'iku, ana jifarsu ta ko'ina. (9) Ana korarsu, kuma suna da azaba madawwamiya. (10) Sai wanda ya fusgo wata kalma, take sai wutar yelkewa mai tsanani ta bi shi.
Reference: Suratul Saffat 37: 1-10