Loading...
Language: Hausa
يَا مَعْشَرَ الْجِنِّ وَالْإِنسِ إِنِ اسْتَطَعْتُمْ أَن تَنفُذُوا مِنْ أَقْطَارِ السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضِ فَانفُذُوا ۚ لَا تَنفُذُونَ إِلَّا بِسُلْطَانٍ ﴿٣٣﴾ فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ﴿٣٤﴾ يُرْسَلُ عَلَيْكُمَا شُوَاظٌ مِّن نَّارٍ وَنُحَاسٌ فَلَا تَنتَصِرَانِ ﴿٣٥﴾ فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ ﴿٣٦﴾
Yaa ma'sharal-jinni wal-insi inistata'tum an tanfuzoo min aqtaaris-samaawaati wal-ardi fanfuzoo; laa tanfuzoona illaa bisultaan. Fabi-ayyi aalaaa'i Rabbikumaa tukazzibaan. Yursalu 'alaikumaa shuwaazum-min naarin wa nuhaasun falaa tantasiraan. Fabi-ayyi aalaaa'i Rabbikumaa tukazzibaan.
(33) Ya ku jama'ar aljanu da mutane! Idan kuna iya fita daga ɓangarorin sammai da ƙasa, to ku fita! Ba za ku fita ba sai da ƙarfi (daga Allah). (34) To, wanne daga ni'imomin Ubangijinku kuke ƙaryatawa? (35) Za a aiko muku (idan kun gudu) da wuta marar hayaƙi da narkakkiyar geda, kuma ba za ku iya taimakon juna ba.
Reference: Suratul Rahman 55: 33-36