Loading...
Language: Hausa
رَبَّنَا أَخْرِجْنَا مِنْ هَـٰذِهِ الْقَرْيَةِ الظَّالِمِ أَهْلُهَا وَاجْعَل لَّنَا مِن لَّدُنكَ وَلِيًّا وَاجْعَل لَّنَا مِن لَّدُنكَ نَصِيرًا
Rabbanaaa akhrijnaa min haazihil-qaryatiz-zaalimi ahluhaa waj'al lanaa mil-ladunka waliyyan waj'al lanaa mil-ladunka naseeraa.
...Ya Ubangijinmu! Ka fitar da mu daga wannan alƙarya (gari) wadda mutanenta azzalumai ne, kuma Ka sanya mana majiɓinci daga gare Ka, kuma Ka sanya mana mai taimako daga gare Ka.
Reference: Suratul Nisa 4:75