Loading...
Language: Hausa
رَبَّنَا اصْرِفْ عَنَّا عَذَابَ جَهَنَّمَ ۖ إِنَّ عَذَابَهَا كَانَ غَرَامًا ﴿٦٥﴾ إِنَّهَا سَاءَتْ مُسْتَقَرًّا وَمُقَامًا ﴿٦٦﴾
Rabbanas-rif 'annaa 'azaaba Jahannama inna 'azaabahaa kaana gharaamaa. Innahaa saaa'at mustaqarran wa muqaamaa.
(65) Ya Ubangijinmu, Ka kawar da azabar Jahannama daga gare mu. Lallai azabarta ta kasance mai dawwama (mai lazimta). (66) Lallai ta munana wurin tabbata da zama.
Reference: Suratul Furqan 25:65-66