Loading...
Language: Hausa
وَإِنِّي خِفْتُ الْمَوَالِيَ مِن وَرَائِي وَكَانَتِ امْرَأَتِي عَاقِرًا فَهَبْ لِي مِن لَّدُنكَ وَلِيًّا
Wa innee khiftul-mawaaliya min waraaa'ee wa kaanatim-ra'atee 'aaqiran fahab lee mil-ladunka waliyyaa.
Kuma lallai ni na ji tsoron waliyyai (dangina) a bayana, kuma matata ta kasance bakarariya, saboda haka Ka ba ni waliyyi (magaji) daga gare Ka.
Reference: Suratul Maryam 19:5