Loading...
Language: Hausa
Manzon Allah (SAW) ya kasance yana yin wannan addu'ar:
اَللَّهُمَّ إِنِّي أَعُوْذُ بِكَ مِنْ فِتْنَةِ النَّارِ وَعَذَابِ النَّارِ، وَفِتْنَةِ الْقَبْرِ وَعَذَابِ الْقَبْرِ، وَشَرِّ فِتْنَةِ الْغِنَى، وَشَرِّ فِتْنَةِ الْفَقْرِ، اَللَّهُمَّ إِنِّي أَعُوْذُ بِكَ مِنْ شَرِّ فِتْنَةِ الْمَسِيحِ الدَّجَّالِ، اَللَّهُمَّ اغْسِلْ قَلْبِي بِمَاءِ الثَّلْجِ وَالْبَرَدِ، وَنَقِّ قَلْبِي مِنَ الْخَطَايَا، كَمَا نَقَّيْتَ الثَّوْبَ الْأَبْيَضَ مِنَ الدَّنَسِ، وَبَاعِدْ بَيْنِي وَبَيْنَ خَطَايَاىَ كَمَا بَاعَدْتَ بَيْنَ الْمَشْرِقِ وَالْمَغْرِبِ، اَللَّهُمَّ إِنِّي أَعُوْذُ بِكَ مِنَ الْكَسَلِ وَالْمَأْثَمِ وَالْمَغْرَمِ
Allaahumma inni A‛oodhu bika min fitnatin-naar, wa 'adhaabin-naar, wa fitnatil-qabr wa 'adhaabil-qabr, wa sharri fitnatil-ghina, wa sharri fitnatil-faqr, Allaahumma inni A‛oodhu bika min sharri fitnatil-masihid-dajjaal. Allaahummaghsil qalbi bimaa'ith-thalji wal-barad, wa naqqi qalbi minal-khata-yaa kamaa naqqaytath-thawbal-abyada minad-danas. Wa baa'id bayni wa bayna khata-ya-ya kamaa baa'adta baynal-mashriqi wal-maghrib. Allaahumma inni A‛oodhu bika minal-kasali wal-ma'thami wal-maghram
Ya Allah! Ina neman tsarinKa daga fitinar Wuta, da azabar Wuta, da fitinar kabari, da azabar kabari, da sharrin fitinar talauci. Ya Allah! Ina neman tsarinKa daga sharrin fitinar Masihud Dujjal. Ya Allah! Ka wanke zuciyata da ruwan ƙanƙara da sanyi, kuma Ka tsarkake zuciyata daga kurakurai kamar yadda Ka tsarkake farar riga daga datti, kuma Ka sanya nisa tsakanina da kurakuraina kamar yadda Ka sanya nisa tsakanin Gabas da Yamma. Ya Allah! Ina neman tsarinKa daga kasala, da tsufan wulakanci, da zunubai, da bashi.
Reference: Bukhari: 6377