Loading...
Language: Hausa
Manzon Allah (SAW) ya kasance yana cewa:
اَللَّهُمَّ إِنِّي أَعُوْذُ بِكَ مِنْ يَوْمِ السُّوْءِ وَمِنْ لَيْلَةِ السُّوْءِ وَمِنْ سَاعَةِ السُّوْءِ وَمِنْ صَاحِبِ السُّوْءِ وَمِنْ جَارِ السُوْءِ فِي دَارِ الْمُقَامَةِ
Allaahumma inni A‛oodhu bika min yawmis-su’i, wa min laylatis-su’i, wa min sa’atis-su’i, wa min saahibis-su'i, wa min jaaris-su’i fi daaril-muqaamah
Ya Allah, lallai ina neman tsarinKa daga mummunar rana, da mummunan dare, da mummunan lokaci, da mugun aboki, da mugun maƙwabci a mazaunina.
Reference: Hasan (Albani). Sahihul Jami: 1299