Loading...
Language: Hausa
إِنَّا لِلَّهِ وَإِنَّا إِلَيْهِ رَاجِعُوْنَ، اَللَّهُمَّ عِنْدَكَ أَحْتَسِبُ مُصِيْبَتِيْ فَأْجُرْنِيْ فِيْهَا وَأَبْدِلْنِيْ مِنْهَا خَيْرًا.
Inna lillaahi wa inna ilayhi raaji`un, Allaahumma `indaka ahtasibu musibati fa’jurni fihaa wa abdilni minhaa khair.
Lallai daga Allah muke kuma gare shi za mu koma. Ya Allah, ina neman lada a wurinKa saboda musibata, don haka Ka saka min da ita, kuma Ka musanya min ita da wani abu mafi alheri.
Reference: Sahih. Tirmidhi: 3511