Loading...
Language: Hausa
اَللَّهُمَّ إِنَّكَ قُلْتَ : اُدْعُوْنِيْ أَسْتَجِبْ لَكُمْ، وَإِنَّكَ لَا تُخْلِفُ الْمِيعَادَ، وَإِنِّيْ أَسْأَلُكَ كَمَا هَدَيْتَنِيْ لِلْإِسْلَامِ أَنْ لَّا تَنْزِعَهُ مِنِّيْ حَتّٰى تَتَوَفَّانِيْ وَأَنَا مُسْلِمٌ
Allaahumma innaka qulta: ud’uni astajib lakum, wa ainnaka laa tukhliful miyaada, wa inni as’aluka kamaa hadaytani leel-islaami an’laa tanzi’ahu minni hatta tatawaffaani wa annaa muslimun.
Ya Allah, lallai Ka ce: Ku roƙe Ni zan amsa muku, kuma lallai Kai ba Ka saɓa alƙawari. Kuma ina roƙonKa kamar yadda Ka shiryar da ni zuwa ga Musulunci (da ni'imar imani) kada Ka cire shi daga gare ni har Ka karɓi raina kuma ina Musulmi.
Reference: Zayyid Sanad (Muhammad ibn Abdil Wahhab). Al-Hadith Libni Abdil Wahhab 3/145