Loading...
Language: Hausa
رَبَّنَا أَفْرِغْ عَلَيْنَا صَبْرًا وَثَبِّتْ أَقْدَامَنَا وَانصُرْنَا عَلَى القَوْمِ الكَافِرِينَ
Rabbanaaa afrigh 'alainaa sabran wa thabbit aqdaamanaa wansurnaa 'alal-qawmil-kaafireen.
Ya Ubangijinmu! Ka zuba mana haƙuri, kuma Ka tabbatar da dugaduganmu, kuma Ka taimake mu a kan mutanen da suka kafirta.
Reference: Suratul Baqarah 2:250