Loading...
Language: Hausa
رَبَّنَا اغْفِرْ لَنَا ذُنُوبَنَا وَإِسْرَافَنَا فِي أَمْرِنَا وَثَبِّتْ أَقْدَامَنَا وَانصُرْنَا عَلَى الْقَوْمِ الْكَافِرِينَ
Rabbanaa wa adkhilhum jannaati 'adninil-latee wa'adtahum wa man salaha min aabaaa'ihim wa azwaajihim wa zurriyyaatihim; innaka Antal-'Azeezul-Hakeem.
Ya Ubangijinmu, Ka gafarta mana zunubanmu da wuce gona da iri (da muka yi) a cikin al'amuranmu kuma Ka tabbatar da dugaduganmu kuma Ka taimake mu a kan mutanen da suka kafirta.
Reference: Suratul Ali Imran 3:147