Loading...
Language: Hausa
رَبَّنَا لَا تَجْعَلْنَا فِتْنَةً لِّلْقَوْمِ الظَّالِمِينَ ﴿٨٥﴾ وَنَجِّنَا بِرَحْمَتِكَ مِنَ الْقَوْمِ الْكَافِرِينَ ﴿٨٦﴾
Rabbanaa laa taj'alnaa fitnatal-lil-qawmiz-zaalimeen. Wa najjinaa birahmatika minal-qawmil-kaafireen.
(85) Ya Ubangijinmu, kada Ka sanya mu [abin] jarrabawa ga mutane azzalumai (86) Kuma Ka tsare mu da rahamarKa daga mutanen da suka kafirta.
Reference: Suratul Yunus 10: 85-86